1 Corinthians 7:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama wanda yake bawa sa’ad da Ubangiji ya kira shi, ’yantacce ne na Ubangiji; haka ma, wanda yake ’yantacce sa’ad da aka kira shi, bawa ne na Kiristi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْ وَنْدَ يَكٜىٰ بَاوَ نٜىٰ، سَعَدَّ عَكَ كِرَشِ ذُوَا وُرِنْ عُبَنْغِجِ ، شِے بَ بَاوَ بَنٜىٰ كُمَ، شِے نَ عُبَنْغِجِ نٜىٰ؞ حَكَكُمَ وَنْدَ عَكَ كِرَشِ سَعَدَّ يَكٜىٰدَ یَنْثِ، يَذَمَ بَاوَنْ أَلْمَسِيحُ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wanda aka kiraye shi ga tafarkin Ubangiji yana bawa, ai, 'yantacce ne na Ubangiji. Kuma, wanda aka kira shi yana ɗa, bawa ne na Almasihu.