1 Corinthians 7:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da tsada fa aka saye ku, kada ku zama bayin mutane.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ ڟَادَ عَكَ سَيٜىٰكُ، كَدَ كُذَمَ بَايِنْ مُتَنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da tamani aka saye ku. Kada fa ku zama bayin mutane.