1 John 3:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Idan zuciyarmu ta nuna mana muna da laifi, mun san cewa Allah ya fi zuciyarmu, ya kuma san dukan kome.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْ سَعَدَّ ذُوثِيَارْمُ تَنُونَ مَنَ مُنَدَ لَيْڢِے، مُنْ سَنِ ثٜىٰوَ اللَّهْ يَاڢِ ذُوثِيَارْمُ يَا كُمَ سَنْ دُكَنْ كُواْمٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
duk sa'ad da zuciyarmu ta ba mu laifi, saboda Allah ya fi ta, ya kuma san kome.