1 John 3:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai dai kun san cewa Kiristi ya bayyana ne domin yă ɗauke zunubanmu. A cikinsa kuwa babu zunubi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُنْ دَيْ سَنِ ثٜىٰوَ عِيسَىٰ يَا ذُواْ نٜىٰ دُواْمِنْ يَكَوَرْ دَ ذُنُبَيْ، كُمَ بَابُ ذُنُوبِ عَثِكِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kun dai sani an bayyana shi domin yă ɗauke zunubai ne, a gare shi kuma ba zunubi.