1 John 4:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk wanda ya ce, “Ina ƙaunar Allah,” amma yana ƙin ɗan’uwansa, maƙaryaci ne. Gama duk wanda ba ya ƙaunar ɗan’uwansa da yake gani, ba zai iya ƙaunar Allah wanda ba ya gani ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِدَنْ وَنِ يَثٜىٰ، «أَيْ، إِنَڧَوْنَرْ اللَّهْ ،» سَعَنً يَنَڧِنْ طَنْعُوَنْسَ، تُواْ، وَنَّنْ مُتُمْ مَيْڧَضْيَا نٜىٰ؞ غَمَا دُكْ وَنْدَ بَايَڧَوْنَرْ طَنْعُوَنْسَ وَنْدَ يَكٜىٰ غَنِ، بَذَيْ عِيَ ڧَوْنَرْ اللَّهْ وَنْدَ بَيْتَٻَ غَنِبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kowa ya ce yana ƙaunar Allah, alhali kuwa yana ƙin dan'uwansa, to, maƙaryaci ne. Don wanda ba ya ƙaunar ɗan'uwansa da yake gani, ba dama ya ƙaunaci Allah wanda bai taɓa gani ba.