1 Kings 1:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ki shiga wurin Sarki Dawuda ki ce masa, ‘Ranka yă daɗe sarki, ba ka rantse mini ni baiwarka cewa, “Tabbatacce Solomon ɗanka ne zai zama sarki bayana, yă kuma zauna a kujerar sarautar ba”? To, me ya sa Adoniya ya zama sarki?’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَنْذُ نَنْ كِتَڢِے وُرِنْ سَرْكِے دَاوُدَ كِثٜىٰمَسَ، ‹رَنْكَيَدَطٜىٰ، سَرْكِے، بَكَيْ كَايِ مِنِ أَلْڧَوَرِ دَ ضَنْڟُوَا ثٜىٰوَ طَانَ سُلَيْمَٰنُ ذَيْ يِمُلْكِ بَايَنْكَ يَذَوْنَ عَكُجٜىٰرَرْ مُلْكِنْكَبَ؟ تُواْ، يَيَ عَكَيِ أَدُواْنِيَ يَذَمَ سَرْكِے؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ki tafi wurin sarki Dawuda, ki ce masa, ‘Ran sarki ya daɗe, ashe, ba ka rantse mini ba cewa, Sulemanu ɗana zai yi mulki bayanka, shi ne kuma zai hau gadon sarautarka? Me ya sa Adonija ya zama sarki?’