1 Kings 1:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Natan ya ce, “Ranka yă daɗe, sarki, ko ka furta cewa Adoniya ne zai zama sarki a bayanka, yă kuma zauna a kujerar sarautarka?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَتَنْ يَثٜىٰ «رَنْكَيَدَطٜىٰ سَرْكِے، كُواْ كَسَنَرْ ثٜىٰوَ أَدُواْنِيَ نٜىٰ ذَيْ ذَمَ سَرْكِے بَايَنْكَ، يَذَوْنَ عَكُجٜىٰرَرْ مُلْكِنْكَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya ce, “Ranka ya daɗe, ashe, ko ka sanar, cewa Adonija ne zai gaje ka?