1 Kings 1:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Batsheba ta rusuna da fuskarta har ƙasa, ta kuma durƙusa a gaban sarki ta ce, “Bari ran Sarkina Dawuda yă daɗe, har abada!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بَتْشٜىٰبَةُ تَرُسُنَ دَ ڢُسْكَرْتَ حَرْ ڧَسَا تَثٜىٰ وَسَرْكِے «بَرِ رَنْ مَيْغِرْمَنَ سَرْكِے دَاوُدَ يَدَطٜىٰ حَرْ أَبَدَا!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bat-sheba kuwa ta rusuna har ƙasa, domin girmamawa, ta ce, “Ran ubangijina sarki ya daɗe har abada!”