1 Kings 10:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta iso Urushalima da tawaga mai yawa, tare da raƙuma masu ɗauke da kayan yaji, da zinariya masu yawa, da duwatsu masu daraja. Ta zo wurin Solomon ta kuwa yi magana da shi game da dukan abin da take da shi a ranta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تَا إِسُواْ عُرُوشَلِيمَ تَرٜىٰدَ یَنْ رَكِيَ دَيَوَ دَ رَاڧُمَ جِبْغٜىٰ دَ كَايَنْ يَجِ دَ ظِينَارِيَ مَيْ يَوَ سُواْسَيْ دَ دُوَڟُو مَاسُ دَرَجَ؞ سَعَدَّ سُكَ سَدُ دَ سُلَيْمَٰنُ، سَيْ تَبُوطٜىٰ مَسَ ذُوثِيَارْتَ، تَيِ مَسَ تَمْبَيُواْيِ غَمٜىٰدَ دُكَنْ أَبُبُوَنْ دَتَكٜىٰ تُنَانِ عَكَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ta iso Urushalima da 'yan rakiya da yawa, da raƙuma ɗauke da kayan yaji, da zinariya da yawa, da duwatsu masu daraja. Sa'ad da ta zo wurin Sulemanu, ta faɗa masa duk abin da yake a ranta.