1 Kings 11:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka taso daga Midiyan suka tafi Faran. Sa’an nan suka ɗauki mutane daga Faran suka tafi Masar, zuwa wurin Fir’auna wanda ya ba wa Hadad gida da ƙasa, ya kuma tanada masa da abinci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ غُدُ دَغَ مَدْيَنَ سُكَ تَڢِے ڢَرَنْ عِنْدَ سُكَ سَامِ وَطَنْسُ دَ سُكَ تَڢِے تَرٜىٰدَسُو؞ دَغَ ڢَرَنْ سُكَ تَڢِے مَصَرْ وُرِنْ سَرْكِے ڢِرْعَوْنَ، وَنْدَ يَبَا شِ غِدَا، يَدِنْغَ بَاشِ عَبِنْثِ، يَكُمَ بَاشِ ڧَسَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka kama hanya daga Madayana suka zo Faran. Daga Faran suka kwashi mutane tare da su, suka tafi Masar zuwa wurin Fir'auna, Sarkin Masar, wanda ya ba shi gida, ya kuma riƙa ba shi abinci, ya kuma ba shi ƙasa.