1 Kings 11:2 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sun fito daga alโ€™ummai da Ubangiji ya ce wa Israโ€™ilawa, โ€œKada ku yi aurayya da su, domin tabbatacce za su juye zukatanku zuwa ga waษ—ansu alloli.โ€ Duk da haka Solomon ya manne musu, ya nace, yana ฦ™aunarsu.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ู…ูŽุงุชูŽู†ู‘ูŽู†ู’ ูƒููˆูŽ ุณูู†ู’ ฺขูุชููˆุงู’ ุฏูŽุบูŽ ฺงูŽุจููŠู„ูู†ู’ ุฏูŽ ูŠูŽู‡ู’ูˆูœู‰ูฐู‡ู’ ูŠูŽุนูู…ูŽุฑู’ุซู ู…ูุชูŽู†ูœู‰ูฐู†ู’ุณูŽ ุซูœู‰ูฐูˆูŽ ูƒูŽุฏูŽ ุณููŠู ุนูŽูˆู’ุฑูœู‰ูฐ ุฏูŽุบูŽ ุซููƒูู†ู’ุณู ู†ูœู‰ูฐุž ุบูŽู…ูŽุง ุญูŽฺงููŠฺงูŽ ู…ูŽุงุชูŽู†ู‘ูŽู†ู’ ุฏูŽ ุณููƒูŽ ุนูŽูˆู’ุฑูŽ ุฐูŽุงุณู ุฌููˆูŠูŽุง ุฐููˆุซููŠูŽุงุฑู’ุณู ุฐููˆูŽุงุบูŽ ุจูŽูˆู’ุชูŽุฑู’ ุงู”ูŽู„ู‘ููˆุงู’ู„ูุž ุนูŽู…ู‘ูŽุง ุฏููƒู’ุฏูŽู‡ูŽูƒูŽ ุณูู„ูŽูŠู’ู…ูŽูฐู†ู ูŠูŽู†ูŽุงุซูœู‰ูฐ ูŠูŽู†ูŽ ฺงูŽูˆู’ู†ูŽุฑู’ุณูุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suna kuwa cikin al'umman da Ubangiji ya umarci jama'ar Isra'ila, ya ce, โ€œKada ku yi aurayya da su, gama hakika za su karkatar da zuciyarku zuwa gumakansu.โ€ Sulemanu kuwa ya manne wa waษ—annan mata da yake ฦ™auna.