1 Kings 11:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda yake a Masar, Hadad ya ji Dawuda ya huta tare da kakanninsa, ya kuma ji cewa Yowab shugaban mayaƙa ya mutu. Sai Hadad ya ce wa Fir’auna, “Bari in tafi, don in koma ƙasata.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
لُواْكَثِنْ دَ هَدَدْ يَجِ أَ مَصَرْ ثٜىٰوَ دَاوُدَ يَكُواْمَ غَ كَاكَنِّنْسَ عَكَ كُمَ بِنّٜىٰشِ، كُمَ يُواْوَبْ شُوغَبَنْ سُواْجُواْجِ يَمُتُ، سَيْيَثٜىٰ وَ سَرْكِے ڢِرْعَوْنَ «كَبَرْ نِے إِنْكُواْمَ ڧَسَاتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sa'ad da Hadad ya ji labari Dawuda ya rasu, Yowab shugaban sojoji shi ma ya rasu, sai Hadad ya ce wa Fir'auna, “Ka yardar mini, in tashi, in koma ƙasata.”