1 Kings 11:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Fir’auna ya tambaye shi, ya ce, “Me ka rasa a nan da kake so ka koma garinka?” Ya ce, “Ba kome, amma ka dai bar ni in tafi!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَرْكِے يَثٜىٰ «دُوانْمٜىٰ كَكٜىٰسُواْ كَكُواْمَ ڧَسَرْكَ؟ مٜىٰنٜىٰنٜىٰ كَرَسَ أَوُرِينَ؟» سَيْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «بَا كُواْمٜىٰ، كَدَيْ بَرْنِ إِنْتَڢِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Fir'auna ya ce masa, “Me ka rasa a nan har da kake so ka koma ƙasarka?” Hadad ya ce masa, “Ka dai yardar mini kawai in tafi.” Ya kuwa koma ƙasarsa.