1 Kings 11:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Rezon ya tattara mutane kewaye da shi, ya zama kuma shugaban ’yan tawaye sa’ad da Dawuda ya hallaka mayaƙan Zoba; ’yan tawayen suka tafi Damaskus, inda suka zauna, suka kuma yi mulki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَا بَايَنْدَ دَاوُدَ يَثِ ذُوابَ دَ يَاڧِ، سَيْ رٜىٰظُوانْ يَتَارَ وَكَنْسَ یَنْ تَاوَيٜىٰ يَذَمَ شُوغَبَنْسُ؞ سُكَ غُدُ ذُوَا دِمَشْڧُ عِنْدَ سُكَ ذَوْنَ سُكَ نَطَ رٜىٰظُوانْ سَرْكِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya tattara wa kansa mutane ya zama shugaban 'yan hari bayan kashe-kashen da Dawuda ya yi. Sai suka tafi Dimashƙu, suka zauna a can, suka naɗa shi Sarkin Dimashƙu.