1 Kings 12:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma waɗannan kalmomin Allah suka zo wa Shemahiya, mutumin Allah, cewa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا اللَّهْ يَيِ مَغَنَ دَ شٜىٰمَيَ مُتُمِنْ اللَّهْ ثٜىٰوَ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Ubangiji Allah ya yi magana da annabi Shemaiya,