1 Kings 12:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan ya nemi shawara, sai sarki ya yi siffofin ’yan maruƙa biyu na zinariya. Ya ce wa mutane, “Kun daɗe kuna haurawa zuwa can Urushalima. Ga allolinku, ya Isra’ila, waɗanda suka fitar da ku daga ƙasar Masar.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ سَرْكِے يَنٜىٰمِ شَوَرَا، يَيِ صِڢُّواْڢِنْ یَنْ بِجِمَيْ بِيُ نَظِينَارِيَ؞ سَعَنً يَثٜىٰ وَمُتَنٜىٰنْ «كُنْ دَطٜىٰ كُنَ تَڢِيَ ثَنْ عُرُوشَلِيمَ دُواْمِنْ سُجَّدَ؞ تُواْ، غَا أَلُّواْلِنْكُ، يَا إِسْرَٰٓءِيلَ، وَطَنْدَ سُكَ ڢِتَرْ دَكُو دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai sarki Yerobowam ya yi shawara, ya siffata 'yan maruƙa biyu da zinariya. Sa'an nan ya ce wa jama'arsa, “Zuwanku Urushalima ya isa, yanzu ga allolinku, ya Isra'ilawa, waɗanda suka fito da ku daga ƙasar Masar.”