1 Kings 12:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wannan ya zama zunubi, gama mutane suna tafiya yin wa wannan da yake a Betel sujada, su kuma je har Dan don su yi wa ɗayan sujada.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنَّنْ يَذَمَ ذُنُوبِ، غَمَا مُتَنٜىٰ سُنَ تَڢِيَ يِوَصِڢُّواْڢِنْ یَنْ بِجِمَيْ سُجَّدَ أَ بٜىٰتٜىٰلْ دَ دَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan abu ya zama zunubi, gama mutane sun tafi wurin siffofin maruƙan nan a Betel da Dan.