1 Kings 13:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya bi bayan mutumin Allah. Ya same shi yana zama a ƙarƙashin itace oak, sai ya tambaye shi ya ce, “Kai ne mutumin Allah wanda ya zo daga Yahuda?” Ya amsa, “Ni ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَبِے بَايَنْ مُتُمِنْ اللَّهْ ، يَسَامٜىٰشِ يَنَ ذَمَ ڧَرْڧَشِنْ إِتَاثٜىٰ مَرَرْ بُوشٜىٰوَ؞ سَعَنً يَثٜىٰ مَسَ «كَيْ نٜىٰ مُتُمِنْ اللَّهْ وَنْدَ يَڢِتُواْ دَغَ يَهُودَ؟» سَيْ مُتُمِنْ يَأَمْسَ «عِ، نِنٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya bi bayan annabin nan da ya fito daga Yahuza, ya same shi yana zaune a gindin itace oak. Ya tambaye shi, “Ko kai ne annabin da ya zo daga Yahuza?” Mutumin ya amsa, “I, ni ne,”