1 Kings 13:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutumin Allah ya ce, “Ba zan koma tare da kai ba, ko in ci abinci, ko in sha ruwa tare da kai a can ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُتُمِنْ اللَّهْ دَغَ يَهُودَ يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ «بَذَنْ عِيَ إِنْ كُواْمَ غِدَا دَكَيْبَ، كُواْ كُوَ إِنْ شِغَ غِدَنْكَ؞ بَذَنْ كُمَثِ عَبِنْثِ كُواْ كُوَ إِنْشَا ضُوَ دَكَيْ أَوَنَّنْ وُرِے بَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma annabin ya ce, “Ba zan koma tare da kai ba, ba kuwa zan shiga gida ba, ko in ci abinci, ko in sha ruwa tare da kai a wannan wuri,