1 Kings 13:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai annabin ya amsa, “Ni ma annabi ne, kamar ka. Kuma mala’ika ya ce mini ta wurin kalmar Ubangiji, ‘Dawo da shi zuwa gidanka saboda yă ci abinci, yă kuma sha ruwa.’ ” (Amma yana masa ƙarya ne.)
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ڟُواْهُوانْ أَنَّبِنْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «أَيْ، نِے مَا أَنَّبِے نٜىٰ كَمَرْ كَيْ؞ وَنِ مَلاَىِٕكَ يَذُواْ وُرِينَ دَ مَغَنَرْ يَهْوٜىٰهْ ، يَثٜىٰ إِنْذُواْ إِنْكَٰوُاْكَ أَغِدَانَ كَثِ عَبِنْثِ كَكُمَشَا ضُوَ؞» عَمَّا ڧَضْيَا ثٜىٰ يَكٜىٰ مَسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa,an nan tsohon annabin ya ce masa, “Ai, ni ma annabi ne kamarka. Ubangiji ya yi mini magana ta bakin wani mala'ika, ya ce mini in komar da kai gidana don ka ci abinci, ka sha ruwa.” Amma ƙarya ce ya yi masa.