1 Kings 13:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mutumin Allah ya koma tare da shi ya kuma ci ya sha a gidansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ حَكَ مُتُمِنْ اللَّهْ دَغَ يَهُودَ يَبِے ڟُواْهُوانْ أَنَّبِنْ ذُوَا غِدَنْسَ يَثِ عَبِنْثِ يَكُمَ شَا ضُوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka sai annabin ya koma tare da shi, ya ci abinci, ya sha ruwa a gidan tsohon annabin.