1 Kings 13:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai tsohon annabin ya tā da murya wa mutumin Allah wanda ya zo daga Yahuda, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ka ƙazantar da maganar Ubangiji, ba ka kuma kiyaye umarnin Ubangiji Allahnka ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْيَطَغَ مُرْيَرْسَ يَثٜىٰ وَمُتُمِنْ اللَّهْ دَغَ يَهُودَ «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، كَيِ مَسَ رَشِنْ بِيَيَّ، بَكَيِ أَبِنْدَ يَڢَطَا مَكَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai ya kira annabin Allah, wanda ya zo daga Yahuza, ya ce, “Ubangiji ya ce, ‘Da yake ba ka yi biyayya da maganar Ubangiji ba, ba ka kuma kiyaye umarnin da Ubangiji Allahnka ya umarce ka da shi ba,