1 Kings 14:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Karnuka za su ci waɗanda suka mutu na Yerobowam a cikin birni, kuma tsuntsayen sararin sama za su cinye waɗanda suka mutu a jeji. Ni Ubangiji na faɗa!’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْ وَنِ دَغَ ثِكِنْ عِيَلِنْكَ وَنْدَ يَمُتُ عَثِكِنْ بِرْنِ، كَرْنُكَ ذَاسُ ثِنْيٜىٰشِ؞ كُمَ دُكْ وَنْدَ يَمُتُ أَدَاجِ، ڟُنْڟَيٜىٰنْ سَرَرِنْ سَمَ ذَاسُ ثِنْيٜىٰشِ؞ غَمَا نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞» › »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk wanda yake naka wanda zai mutu a birni, karnuka za su cinye shi. Wanda kuma ya mutu a saura tsuntsaye za su cinye shi, ni Ubangiji, ni ne na faɗa.’