1 Kings 14:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zai kuma ba da Isra’ila saboda zunuban da Yerobowam ya yi, da ya kuma sa Isra’ila suka yi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْ ڢِدَّ ذُوثِيَا عَكَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سَبُواْدَ ذُنُوبِنْ دَشِے يٜىٰرُواْبُواْوَمْ يَسَا جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ شِغَ ثِكِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji zai rabu da Isra'ila saboda zunuban Yerobowam waɗanda ya yi, da kuma waɗanda ya sa mutanen Isra'ila su yi.”