1 Kings 14:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai Yerobowam ya ce wa matarsa, “Ki tafi, ki ɓad da kama, don kada a gane ke a matsayin matar Yerobowam. Ki je Shilo. Annabi Ahiya yana a can, wannan wanda ya ce mini zan zama sarki a bisa wannan mutane.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يٜىٰرُواْبُواْوَمْ يَثٜىٰ وَمَاتَرْسَ «كِتَاشِ كِسَا كَايَ يَدَّ مُتَنٜىٰ بَذَاسُ غَانٜىٰ كٜىٰثٜىٰ مَاتَتَبَ؞ سَعَنً كِتَڢِے شِلُواْ، غَمَا أَنَّبِے أَهِيَ يَنَ وُرِنْ، وَنْدَ يَثٜىٰمِنِ ذَنْ ذَمَ سَرْكِنْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yerobowam kuwa ya ce wa matarsa, “Ki tashi, ki ɓad da kama don kada a sani ke matata ce, sa'an nan ki tafi Shilo wurin Ahija, annabin nan wanda ya ce mini zan sarauci jama'an nan.