1 Kings 14:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Je ki faɗa wa Yerobowam cewa ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Na tā da kai daga cikin mutane, na mai da kai shugaba a bisa mutanena Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تَڢِے كِڢَطَا وَ يٜىٰرُواْبُواْوَمْ ثٜىٰوَ ‹إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ «نِے نَا طَوْكَكَاكَ دَغَ ثِكِنْ مُتَنٜىٰ، نَا مَيْدَكَيْ شُوغَبَنْ جَمَعَتَ إِسْرَٰٓءِيلَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ki koma, ki faɗa wa Yerobowam, Ubangiji Allah na Isra'ila ya ce, ‘Na ɗaukaka ka daga cikin mutane, na sa ka zama shugaban mutanena, Isra'ilawa.