1 Kings 15:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Asa ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi tare da su a birnin kakansa Dawuda. Sai Yehoshafat ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَسَ يَكُواْمَ غَ كَاكَنِّنْسَ، عَكَ بِنّٜىٰشِ تَرٜىٰدَ كَاكَنِّنْسَ ثِكِنْ بِرْنِنْ دَاوُدَ؞ سَعَنً طَنْسَ يٜىٰهُواْشَڢَتْ يَغَاجٜىٰشِ يَذَمَ سَرْكِے؞ ﴿شٜىٰكَرَا 910-919 كَاڢِنْ حَيْڢُوَرْ عِيسَىٰ ﴾
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Asa kuwa ya rasu, aka binne shi a Urushalima, Ɗansa Yehoshafat ya gāji sarautarsa.