1 Kings 15:27 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Baโasha ษan Ahiya na gidan Issakar ya yi maฦarฦashiya gฤba da shi, ya buge shi a Gibbeton, a wani garin Filistiyawa, yayinda Nadab da dukan Israโila suke wa garin kwanto.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุจูุนูุดู ุทููู ุงูููููู ููุธูุฑูููุฑู ุงููุณููููุฑู ูููู ฺงููููููฐ ฺงููููููฐูู ููุดูููฐ ููุฏูุจูุ ูููููู ููุดูููฐุดู ุงูู ุบูุจููููฐุชููุงููุ ููููุฏู ููููููฐ ุนููููููููู ฺขูููุณูุชูููุงููุงุ ูููู ุญููู ุณูุนูุฏูู ููุฏูุจู ุฏู ุฏููููู ุงููุณูุฑููฐูุกูููู ุณููู ููููฐููููููฐ ุบูุจููููฐุชููุงูู ุฏููุงูู
ููู ููุงฺงูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ba'asha ษan Ahija kuwa daga gidan Issaka ya yi wa Nadab maฦarฦashiya, ya kashe shi a Gibbeton ta Filistiyawa, gama Nadab da mutanen Isra'ila sun kewaye Gibbeton da yaฦi.