1 Kings 15:30 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wannan abu ya faru saboda zunuban da Yerobowam ya yi, ya kuma sa Israโila ya yi, kuma saboda ya tsokane Ubangiji, Allah na Israโila, ya yi fushi.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ููููููู ููููุณูููุซูููฐ ุญููู ุณูุจููุงูุฏู ุฐููููุจููู ุฏู ููููฐุฑููุงูุจููุงูููู
ู ููููุ ููููุฏู ููู
ู ููุณูุง ุฏููููู ุงููุณูุฑููฐูุกูููู ุณูููููุ ููู
ู ุณูุจููุงูุฏู ฺขูุดููู ุฏู ุฐููููุจููู ููููฐุฑููุงูุจููุงูููู
ู ููุณูุง ููููููููฐูู ุงูููููู ูู ุงููุณูุฑููฐูุกูููู ููููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan abu ya faru saboda zunubin Yerobowam da zunubin da ya sa mutanen Isra'ila su yi, ya tsokani fushin Ubangiji Allah na Isra'ila.