1 Kings 15:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama Dawuda ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji, bai kuma fasa kiyaye wani daga umarnan Ubangiji ba dukan kwanakinsa, sai dai a batun Uriya mutumin Hitti.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَا يِهَكَ غَمَا دَاوُدَ يَيِ أَبِنْدَ يَكٜىٰ دَيْدَيْ أَعِدُوانْ يَهْوٜىٰهْ ، كُمَ بَيْ كَوْثٜىٰ دَغَ دُكَنْ أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ يَعُمَرْثٜىٰشِ بَ دُكَنْ ݣُونَكِنْ رَنْسَ، سَيْدَيْ أَ ذَنْثٜىٰنْسَ دَ مَاتَرْ عُرِيَ مُتُمِنْ هِتِّ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
domin Dawuda ya aikata abu mai kyau a gaban Ubangiji. Bai ƙetare umarnin da Ubangiji ya ba shi ba dukan kwanakin ransa, sai dai a kan Uriya Bahitte.