1 Kings 15:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Abiyam ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a Birnin Dawuda. Asa kuwa ya gāje shi a matsayin sarki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَبِيَ يَكُواْمَ غَ كَاكَنِّنْسَ عَكَ بِنّٜىٰشِ عَبِرْنِنْ دَاوُدَ؞ سَيْ طَنْسَ أَسَ يَغَاجٜىٰشِ، يَذَمَ سَرْكِے؞ ﴿شٜىٰكَرَا 911-870 كَاڢِنْ حَيْڢُوَرْ عِيسَىٰ ﴾
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abaija ya rasu, suka binne shi a Urushalima. Ɗansa Asa ya gāji sarautarsa.