1 Kings 16:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wannan ya faru saboda dukan zunuban Ba’asha da waɗanda ɗansa Ela ya yi, da ya sa Isra’ila suka yi, har suka tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila, yă yi fushi ta wurin gumakansu marasa amfani.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنَّنْ يَكَسَنْثٜىٰ حَكَ سَبُواْدَ دُكَنْ ذُنُبَنْ بَعَشَ دَ نَطَنْسَ عٜىٰلَ، كُمَ سَبُواْدَ ذُنُبَنْدَ سُكَسَا مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ شِغَ ثِكِ، يَدَّ سُكَسَا يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ يَيِ ڢُشِے سَبُواْدَ غُمَكَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan kuwa ya faru saboda zunuban Ba'asha da na ɗansa Ila, da zunuban da suka sa jama'ar Isra'ila su yi, har suka sa Ubangiji Allah na Isra'ila ya yi fushi saboda gumakansu.