1 Kings 16:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Zimri ya ga cewa an kame birnin, sai ya je ya shiga hasumiya fadan sarki ya sa wa fadan wuta wutar kuwa ta ƙone shi ya mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ ظِمْرِ يَغَ ثٜىٰوَ أَنْثِ بِرْنِنْ دَ يَاڧِ، يَتَڢِے ثِكِنْ وُرِے مَيْ كَتَنْغَ نَغِدَنْ سَرْكِے يَكُنَّ مَسَ وُتَا، غِدَنْ يَثِ وُتَا تَرٜىٰ دَشِ عَثِكِ حَرْ يَمُتُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Zimri ya ga an ci birnin, sai ya tafi ya shiga hasumiyar da take a fāda, ya sa wa fādar wuta, wutar kuwa ta ƙone shi ya mutu.