1 Kings 16:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Na ɗaga ka daga ƙura na mai da kai shugaban mutanena Isra’ila, amma ka yi tafiya a hanyoyin Yerobowam, ka kuma sa mutanena Isra’ila suka yi zunubi, ka tsokane ni na yi fushi ta wurin zunubansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«تُنْ رَانَرْدَ نَطَوْكَكَاكَ دَغَ ڧُورَا نَامَيْدَكَيْ سَرْكِے عَكَنْ مُتَنٜىٰنَ إِسْرَٰٓءِيلَ، كَيِ تَڢِيَ أَ حَنْيَرْ يٜىٰرُواْبُواْوَمْ، كَكُمَسَا مُتَنٜىٰنَ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَيِ ذُنُوبِ، وَنْدَ يَسَا نَيِ ڢُشِے سَبُواْدَ ذُنُبَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Tun da yake na ɗauke ka daga cikin ƙura, na maishe ka shugaban jama'ata Isra'ila, kai kuwa ka bi hanyar Yerobowam, ka sa jama'ata, wato Isra'ila, su yi zunubi, suka sa na yi fushi saboda zunubansu,