1 Kings 16:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya yi tafiya a dukan hanyoyin Yerobowam ɗan Nebat da kuma cikin zunubinsa wanda ya sa Isra’ila suka yi, har suka tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila yă yi fushi ta wurin gumakansu marasa amfani.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا يَيِ تَڢِيَ أَ مُوغُوَرْ حَنْيَ تَ يٜىٰرُواْبُواْوَمْ طَنْ نٜىٰبَتْ دَ إِرِنْ ذُنُوبِنْدَ يَسَا إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَيِ، يَدَّ سُكَسَا يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ يَيِ ڢُشِے سَبُواْدَ دَ غُمَكَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya bi duk irin hanyoyin Yerobowam ɗan Nebat, da irin zunuban da ya sa jama'ar Isra'ila su yi. Suka sa Ubangiji Allah na Isra'ila ya yi fushi saboda gumakansu.