1 Kings 16:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ahab ɗan Omri ya yi mugunta sosai a gaban Ubangiji fiye da wani daga cikin waɗanda suka riga shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَهَبْ طَنْ عُوامْرِ يَعَيْكَتَ مُغُنْتَا أَعِدُوانْ يَهْوٜىٰهْ ڢِيٜىٰدَ كُواْوَنٜىٰ مُتُمِنْدَ يَتَٻَ مُلْكِ كَاڢِنْ شِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuma ya aikata mugunta a gaban Ubangiji fiye da dukan waɗanda suka riga shi.