1 Kings 16:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bai zama masa wani abu mai wuya ba, yă yi zunuban Yerobowam ɗan Nebat, har ma ya auri Yezebel ’yar Etba’al sarkin Sidoniyawa, ya kuma fara bauta wa Ba’al, ya yi masa sujada.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَمَرْ يِنْ تَڢِيَ أَ مُوغُوَرْ حَنْيَ تَ يٜىٰرُواْبُواْوَمْ طَنْ نٜىٰبَتْ بَا وَنِ أَبُبَنٜىٰ أَغَرٜىٰشِ، سَيْ يَتَڢِے يَ عَوْرُواْ يٜىٰظٜىٰبٜىٰلْ یَرْ سَرْكِے عٜىٰتْبَعَلْ نَڧَسَرْ سِدُوانْ، يَكُمَ جُويَا غَ يِوَ غُنْكِنَّنْ بَعَلْ حِدِمَ دَ سُجَّدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da yake abu ne mai sauƙi a gare shi ya bi hanyar zunuban Yerobowam ɗan Nebat, sai ya auro Yezebel 'yar Etba'al, Sarkin Sidon, ya kuma bauta wa gunkin nan Ba'al, ya yi masa sujada.