1 Kings 17:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya kwanta, ya miƙe kansa a kan yaron sau uku, ya kuma yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Allahna, ka mai da ran yaron nan!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً إِلْيَاسُ يَݣُونْتَ يَمِيڧٜىٰ عَكَنْ يَرُوانْ سَوْ عُكُ، يَنَ كُوكَا غَ يَهْوٜىٰهْ يَنَ ثٜىٰوَ «يَا اللَّهْ ، كَمَيْدَ رَنْ يَرُواْنَّنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya kwanta ya miƙe a kan yaron sau uku, ya kuma yi addu'a ga Ubangiji, ya ce, “Ya Ubangiji Allahna, ka sa ran yaron nan ya komo cikinsa.”