1 Kings 17:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai matar ta ce wa Iliya, “Yanzu na san cewa kai mutumin Allah ne, Ubangiji kuma yana magana ta wurinka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تَا ثٜىٰ وَ إِلْيَاسُ «يَنْذُ نَسَنِ كَيْ أَنَّبِنْ اللَّهْ نٜىٰ، كُمَ مَغَنَرْ يَهْوٜىٰهْ تَبَاكِنْكَ عِتَثٜىٰ غَسْكِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai macen ta ce wa Iliya, “Yanzu na sani kai mutumin Allah ne, Ubangiji kuwa yana magana ta wurinka.”