1 Kings 18:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ranka yă daɗe, ashe, ba a faɗa maka abin da na yi lokacin da Yezebel ta karkashe annabawan Ubangiji ba? Yadda na ɓoye annabawa ɗari, na sa su hamsin-hamsin a kogwanni biyu, na yi ta ba su abinci da ruwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا شُوغَبَنَ، بَعَڢَطَا مَكَ أَبِنْدَ نَيِ لُواْكَثِنْ دَ يٜىٰظٜىٰبٜىٰلْ تَكَكَّشٜىٰ أَنَّبَاوَنْ يَهْوٜىٰهْ بَ؟ يَدَّ نِے نَا ٻُواْيٜىٰ أَنَّبَاوَا طَرِے، نَسَاسُ حَمْسِنْ حَمْسِنْ عَكُواْغُواْ بِيُ، نَيِ تَبَاسُ عَبِنْثِ دَ ضُوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ashe, ba ka ji ba? Na kasa annabawan Ubangiji biyu, na ɓoye su a kogo hamsin hamsin, sa'ad da Yezebel ta kashe annabawan Ubangiji, na ciyar da su, na kuma shayar da su.