1 Kings 18:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Ahab ya ga Iliya, sai ya ce masa, “Kai ne wannan, kai mai tā-da-na-zaune-tsaye a Isra’ila?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ أَهَبْ يَغَ إِلْيَاسُ يَثٜىٰ مَسَ «كَيْ نٜىٰ وَنَّنْ، كَيْ مَيْ بَا إِسْرَٰٓءِيلَ وَهَلَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Ahab ya ga Iliya, sai ya ce masa, “Kai ne, wanda kake wahalar da Isra'ila?”