1 Kings 18:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ahab ya aika a duk fāɗin Isra’ila, ya kuma tattara annabawan a kan Dutsen Karmel.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَهَبْ يَتَتَّارَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَ أَنَّبَاوَا عَبَبَّنْ تُدُنْ كَرْمٜىٰلْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ahab ya aika wa dukan jama'ar Isra'ila, ya tattara annabawa ɗin tare da su a dutsen Karmel.