1 Kings 18:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Iliya ya ce musu, “Ni ne kaɗai annabin Ubangiji da ya rage, amma Ba’al yana da annabawa ɗari huɗu da hamsin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِلْيَاسُ يَثٜىٰ «نِنٜىٰ كَطَيْ أَنَّبِنْ يَهْوٜىٰهْ وَنْدَ يَرَغُ، عَمَّا أَݣَويْ أَنَّبَاوَنْ بَعَلْ طَرِے حُطُ دَ حَمْسِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya ce wa jama'a, “Ni kaɗai ne annabin Ubangiji da ya ragu, amma annabawan Ba'al ɗari huɗu ne da hamsin.