1 Kings 18:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ahab kuma ya aika a kawo Obadiya, sarkin fadansa (Obadiya dai cikakken mai gaskata da Ubangiji ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَهَبْ يَكِرَا عُواْبَدِيَ وَنْدَ يَكٜىٰ شُوغَبَنْ غِدَنْ سَرْكِے؞ عُواْبَدِيَ كُوَ مَيْ ڟُواْرُوانْ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ سُواْسَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ahab kuwa ya kira Obadiya, shugaban gidansa. Obadiya kuwa mai tsoron Ubangiji ne sosai.