1 Kings 18:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Iliya ya ɗauki duwatsu goma sha biyu, ɗaya don kowace kabila zuriyar Yaƙub, wanda maganar Ubangiji ta zo masa, cewa, “Sunanka zai zama Isra’ila.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَݣُوسُواْ دُوَڟُو غُواْمَشَا بِيُ، بِسَغَ يَوَنْ ذُرِيَرْ یَیَنْ يَعْڧُوبَ، شِے وَنْدَ يَهْوٜىٰهْ يَيِ مَسَ مَغَنَ ثٜىٰوَ ذَاعَ كِرَشِ دَ سُونَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ɗibi duwatsu goma sha biyu bisa ga yawan kabilan 'ya'yan Yakubu, wanda Ubangiji ya ce masa, “Za a kira sunanka Isra'ila.”