1 Kings 18:38 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai wutar Ubangiji ya fāɗo, ya cinye hadayar, itacen, duwatsun da kuma ƙasar, ya lashe ruwan da yake cikin wuriyar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ وُتَرْ يَهْوٜىٰهْ تَسَوْكُواْ، تَثِنْيٜىٰ هَدَايَ تَڧُواْنَاوَرْ دَ إِتَاثٜىٰنْ دَ دُووَڟُنْ دَ ڧُورَرْ ڧَسَرْ ڧُرْمُسْ، تَكُمَ لَشٜىٰ ضُوً دَيَكٜىٰ أَطَنْ لَمْبَتُنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya sa wuta ta faɗo, ta cinye hadaya ta ƙonawa, da itacen, da duwatsun, da ƙurar, ta kuma lashe ruwan da yake cikin wuriyar.