1 Kings 18:44 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sau na bakwai, bawan ya ce, “Wani girgije ƙarami kamar hannun mutum yana tasowa daga teku.” Sai Iliya ya ce, “Je ka faɗa wa Ahab, ‘Shirya keken yaƙinka, ka gangara kafin ruwan sama yă tare ka.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ سَوْ نَبَݣَويْ طِنْ، سَيْ مَيْيِ وَ إِلْيَاسُ حِدِمَ يَثٜىٰ «نَاغَ طَنْ غِرْغِجٜىٰ ڧَرَمِ كَمَرْ تَڢِنْ حَنُّنْ مُتُمْ يَنَ تَاسُواْوَ سَمَ دَغَ تٜىٰكُ؞» إِلْيَاسُ يَثٜىٰ وَمَيْ حِدِمَرْسَ «تَڢِے وُرِنْ أَهَبْ، كَڢَطَا مَسَ يَهَوْ كٜىٰكٜىٰنْ دُواْكِنْسَ يَكُواْمَ غِدَا كَاڢِنْ ضُوً سَمَ يَهَنَشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A zuwa na bakwai sai ya ce, “Na ga wani ɗan girgije kamar tafin hannu yana tasowa daga teku.” Iliya kuma ya ce, “Tafi, ka faɗa wa Ahab ya shirya karusarsa ya sauka don kada ruwan sama ya hana shi sauka.”