1 Kings 19:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya kwanta a ƙarƙashin itacen ya yi barci. Farat ɗaya sai wani mala’ika ya taɓa shi, ya ce, “Tashi ka ci abinci.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَݣُونْتَ أَغِنْدِنْ إِتَاثٜىٰنْ يَيِ بَرْثِ؞ سَيْ وَنِ مَلاَىِٕكَ يَتَٻَ شِ يَثٜىٰ «تَاشِ كَثِ عَبِنْثِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Iliya kuwa ya kwanta, ya yi ta barci a gindin itacen. Farat sai mala'ika ya taba shi, ya ce masa, “Tashi, ka ci abinci.”