1 Kings 19:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mala’ikan Ubangiji ya sāke dawowa sau na biyu ya taɓa shi, ya ce, “Tashi ka ci abinci, gama tafiyar za tă yi maka yawa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَلاَىِٕكَنْ يَهْوٜىٰهْ يَا سَاكٜىٰ ذُوَا يَتَٻَشِ يَثٜىٰ مَسَ «تَاشِ كَثِ، إِنْ بَهَكَبَ، تَڢِيَرْ ذَاتَڢِ ڧَرْڢِنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mala'ikan Ubangiji kuma ya sake zuwa sau na biyu, ya taɓa shi, ya ce, “Tashi, ka ci abinci, in ba haka ba kuwa tafiya za ta gagare ka.”