1 Kings 19:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka ya tashi ya ci, ya kuma sha. Ta wurin ƙarfin da ya samu saboda wannan abinci, ya yi tafiya yini arba’in da dare arba’in, sai da ya kai Horeb, dutsen Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً يَتَاشِ يَثِ عَبِنْثِنْ يَشَا ضُوً، عَبِنْثِنْ كُوَ يَبَاشِ ڧَرْڢِنْ يِنْ تَڢِيَ يِنِ أَرْبَعِنْ دَ دَرٜىٰ أَرْبَعِنْ ذُوَا بَبَّنْ تُدُنْ سِنَيْ، وَتُواْ بَبَّنْ تُدُنْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Iliya ya tashi ya ci abinci ya sha ruwa ya sami ƙarfi, sa'an nan ya kama tafiya kwana arba'in dare da rana har zuwa Horeb, wato dutsen Allah.